Noble Quran » Hausa » Sorah At-Tin ( The Fig )
Choose the reader
Hausa
Sorah At-Tin ( The Fig ) - Verses Number 8
لَقَدْ خَلَقْنَا الْإِنسَانَ فِي أَحْسَنِ تَقْوِيمٍ ( 4 )
Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.
إِلَّا الَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ فَلَهُمْ أَجْرٌ غَيْرُ مَمْنُونٍ ( 6 )
Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.
Random Books
- Rayuwar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama A Lokacin Aikin Hajji-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156193
- SU WANE NE MASOYAN AHLUL BAITI ?SU WANE NE MASOYAN AHLUL BAITI ?
Source : http://www.islamhouse.com/p/156352
- SIFAR HAJJI DA UMRA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/315025
- ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI-
Formation : محمد بن عبد الوهاب
Source : http://www.islamhouse.com/p/339832
- SAKO ZUWA GA ALHAZAI DA 'YAN UMRA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156358












